HomeUncategorizedAn yi kutse cikin shafin hukumar kididdiga ta Nijeriya

An yi kutse cikin shafin hukumar kididdiga ta Nijeriya

-

Tambarin NBS 

Hukumar kididdiga ta Nijeriya NBS ta sanar da cewa wasu batagari sun yi wa shafinta na intanet kutse. 

Hukumar ya bayyana hakan a wata sanarwa da aka wallafa a shafinta na X ranar Laraba, inda ta bukaci jama’a da su yi watsi da duk wani bayani ko rahoton da aka gani a shafin, har sai an shawo kan matsalar.

Hukumar ta baiwa jama’a tabbacin cewa tawagar kwararrunta na aiki tukuru domin kwato shafin daga hannun batagari.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

LATEST POSTS

Sarkin Daura ya nada Hamza Sule Sarautar Sadaukin Kasar Hausa

Maimartaba Sarkin Daura Alh Faruk Umar Faruk ya nada Hon. Hamza Sulaiman Faskari Kwamishinan mahallin jihar katsina sarautar Sadaukin Kasar Hausa a fadarsa dake garin...

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin...

Babu wanda ya hana Kasshim Shettima shiga fadar Shugaban kasa ta Villa, labarin ba ya da tushe bare makama – Mai magana da yawunsa...

Babban Mataimaki na Musamman ga Shugaban Kasa kan Harkokin Yada Labarai Stanley Nkwocha,ya bayyana labarin da ke yawo a kafafan sada zumunta, dangane da hana...

Jiga-jigan APC sun tattaru a Abuja, sun tabbatar wa da Shugaba Tinubu zai yi nasara da gagarumin rinjaye a zaben 2027

Jiga-jigan jam’iyyar APC mai mulki sun gudanar da wani gangami a Abuja, inda suka bayyana cewa shugaba Bola Ahmed Tinubu zai samu gagarumin rinjaye a...

Most Popular

spot_img