DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An yi kutse cikin shafin hukumar kididdiga ta Nijeriya

-

Tambarin NBS 

Hukumar kididdiga ta Nijeriya NBS ta sanar da cewa wasu batagari sun yi wa shafinta na intanet kutse. 

Hukumar ya bayyana hakan a wata sanarwa da aka wallafa a shafinta na X ranar Laraba, inda ta bukaci jama’a da su yi watsi da duk wani bayani ko rahoton da aka gani a shafin, har sai an shawo kan matsalar.

Google search engine

Hukumar ta baiwa jama’a tabbacin cewa tawagar kwararrunta na aiki tukuru domin kwato shafin daga hannun batagari.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3

Wata kotu a Amurka ta yanke wa wani ɗan Najeriya mai zama a San Gabriel Valley, Abiola Femi Quadri, hukuncin ɗaurin shekara 11 da wata...

Natasha ta sake shan alwashin komawa majalisar dattawa a ranar Talata

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ‘yar Majalisar Dattawa daga jihar Kogi da aka dakatar, ta shigar da ƙara ga Majalisar Dattawa tana neman su girmama hukuncin Babbar...

Mafi Shahara