DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hadin gwiwa tsakanin kasashen duniya zai tabbatar da dorewar kasuwar musayar hannayen – Dr Umar Kwairanga

-

Dr Kwairanga da takwaransa na India 

Kasuwar musayar hannayen jari ta Nijeriya NGX ta bukaci a yi hadin gwiwa tsakaninta da takwararta ta India, tana mai cewa hakan zai tabbatar da dorewar kasuwannin zuba jari a fannin tattalin arzikin duniya. 

Shugaban kasuwar ta NGX, Alhaji Umar Kwairanga ne ya bayyana haka a kasar India, yayin wata ziyarar hadin gwiwa da hukumar gudanarwar NGX ta kai kasar. 

Google search engine

A cewarsa, duniya na ci gaba da habaka cikin sauri don haka akwai bukatar hada gwiwa da nufin samarwa kasuwannin musayar hannayen jari kyakkyawar makoma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC ta shiga tsakani kan rikicin shugabanci a PDP

Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta ta Nijeriya (INEC) ta shiga tsakani kan rikicin shugabancin PDP, inda ta gayyaci bangarorin jam’iyyar biyu zuwa hedikwatarta da ke...

APC ta yi wa Gwamnan jihar Plateau maraba da shiga cikinta

Jam'iyyar APC reshen jihar Plateau ta bayyana yi wa Gwamnan jihar Caleb Mutfwang maraba da shiga cikinta, bayan ficewa daga jam‘iyyar PDP.   Sakataren jam'iyyar Shitu Bamaiyi...

Mafi Shahara