DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wata Kotu ta sake bayarda belin Yahaya Bello kan miliyan 500

-

Mai shari’a Maryanne Anenih ta kotun babban birnin tarayya Abuja ta bada tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello akan tsabar kudi N500 da kuma gabatar da mutum uku da za su tsaya masa.
Wannan na zuwa ne bayan da a makon da ya wuce wata kotun, karkashin jagorancin Mai shari’a Emeka Nwite ta bayarda belin Yahaya Bello a kan wadannan sharuddan.
Tsohon gwamnan na fuskantar tuhume-tuhume a kotunan biyu kan zargin badakalar kudade biliyan 110 da kuma wasu biliyan 80.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ka daina yawan tafiye-tafiye, ka mayar da hankali kan matsalolin Nijeriya – Shawarar lauya kuma mai sharhi ga shugaba Tinubu

Wani lauya kuma mai sharhi kan harkokin siyasa, Liborous Oshoma ya bayyana damuwa kan yawan tafiye-tafiyen da Shugaban Nijeriya Bola Tinubu ke yi, yana shawartarsa...

Mutane 7 sun hadu da ajalinsu sakamakon harsaniya tsakanin ‘yan bindiga da masu hakar ma’adanai a Birnin Gwari jihar Kaduna

Akalla mutane bakwai ne suka rasa rayukansu bayan hatsaniya ya barke tsakanin wasu da ake zargin ’yan bindiga da masu hakar ma’adanai ba bisa ka’ida...

Mafi Shahara