DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wata Kotu ta sake bayarda belin Yahaya Bello kan miliyan 500

-

Mai shari’a Maryanne Anenih ta kotun babban birnin tarayya Abuja ta bada tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello akan tsabar kudi N500 da kuma gabatar da mutum uku da za su tsaya masa.
Wannan na zuwa ne bayan da a makon da ya wuce wata kotun, karkashin jagorancin Mai shari’a Emeka Nwite ta bayarda belin Yahaya Bello a kan wadannan sharuddan.
Tsohon gwamnan na fuskantar tuhume-tuhume a kotunan biyu kan zargin badakalar kudade biliyan 110 da kuma wasu biliyan 80.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu ya gargadi alkalan Nijeriya cewa adalci ba hajar sayarwa ba ce

Shugaban Nijeriya, Bola Tinubu ya gargadi alkalan Najeriya cewa dole adalci ya kasance a tsarkake ba tare da yunƙurin cakuda shi da rashawa ba. Yayin taron...

Atiku Abubakar ya nuna damuwarsa kan sace dalibai a jihar Kebbi

Madugun adawa a Nijeriya, Atiku Abubakar ya bayyana damuwa kan harin da aka kai Makarantar ‘yan mata ta Gwamnati da ke Maga a Jihar Kebbi,...

Mafi Shahara