DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ƙananan yara 35 sun bar duniya yayin wani turmutsitsi da ya faru a Ibadan

-

Yara ƙanana 35 ne aka tabbatar da mutuwar su sakamakon wani turmutsitsi da ya faru a wurin wani shagali da ya gudana a unguwar Orita Bashorun, dake birnin Ibadan na jihar Oyo 
Rundunar ‘yan sandan jihar ta ce akwai wasu mutum 6 da suka samu rauni kuma a ke ci gaba da kula da lafiyar su a asibiti.
A cikin wani bayani da kakakin rundunar Adewale Osifeso ya fitar, ya ce an kama mutane 6 da ake zargin suna da hannu a wannan hatsarin da ya faru. Daga cikinsu akwai tsohuwar matar Ooni na Ile-Ife Naomi Silekunola, da shugabar makarantar Islamic High School, Ibadan, da sauransu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An gudanar da addu’o’in neman tsari daga hare-haren ‘yan bindiga a jihar Neja

Mazauna yankin jihar Neja ta Arewa sun gudanar da addu’o’i na musamman a filin Idi da ke Kontagora, hedkwatar karamar hukumar Kontagora, domin neman taimakon...

‘Yan siyasa a Nijeriya sun fi maida hanakali kan siyasa maimakon magance matsalolin al’umma – Sarkin Onitsha

Sarkin Onitsha, Igwe Nnaemeka Achebe, ya caccaki ‘yan siyasa bisa mayar da hankali kan siyasa maimakon gudanar da mulki yadda ya kamata tun kafin zaben...

Mafi Shahara