DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Fintiri ya kirkiro sabbin masarautu 7 a Jihar Adamawa

-

Gwamna Ahmadu Fintiri 

Gwamnan Adamawa Ahmadu Fintiri ya sanar da kafa sabbin masarautu bakwai a jihar.

Sabbin masarautun sun hada da masarautar Huba da Madagali da Minchika da Fufore sai Gombi da Yungur da kuma Maiha.

Google search engine

A cewar gwamnan, masarautun Huba da Madagali, da Minchika, da Fufore za su kasance masarautu masu daraja ta biyu, yayin da masarautun Gombi, da Yungur da Maiha za su kasance masu daraja ta uku.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Bola Ahmad Tinubu ya yi ganawar sirri da sabbin hafsoshin tsaro a Abuja

Taron, wanda ya gudana kwanaki uku bayan sanar da sabbin nade-naden, shi ne karo na farko da shugaban kasa ya gana da manyan hafsoshin rundunonin...

Paul Biya ya yi wa masu zanga-zangar sakamakon zabe shagube a Kamaru

Shugaban ƙasar Kamaru, Paul Biya, ya yi shagube ga rikicin siyasar da ke faruwa bayan ayyana shi a matsayin wanda ya lashe sakamakon zaɓen shugaban...

Mafi Shahara