DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Bankin duniya ya hannanta wa Nijeriya bashin dala bilyan 1.5 don ta ci gaba da aiwatar da tsare-tsaren tattalin arziki

-

Bankin duniya ya hannunta wa gwamnatin Nijeriya bashin dala biliyan 1.5 domin ci gaba da aiwatar da tsare-tsaren tattalin arzikin kasar da su ka haɗa cire tallafin man fetur da garambawul ga dokar haraji.
Bankin dai ya amince da baiwa kasar bashi har kashi biyu da ya haɗa da dala biliyan 1.5 da kuma dala miliyan 750.
Lamunin na da manufar taimaka wa Nijeriya aiwatar da tsare-tsaren tattalin arziki da su ka da habbaka hanyoyin shigar kudade ga kasar baya ga bangaren man fetur, aiwatar da kasafin kudi da kuma wasu ayyuka na ci gaban al’umma.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Jam’iyyar ADC ta fara rajista da tantance mambobi na kwanaki 90 a fadin Nijeriya

Jam’iyyar African Democratic Congress (ADC) ta fara shirin rajista, tantancewa da kuma jawo sabbin mambobi na tsawon kwanaki 90 a fadin Nijeriya, domin karfafa jam’iyyar...

Ya kamata a haramta amfani da kafafen sada zumunta ga ’yan kasa da shekara 16 a Nijeriya – Femi Falana

Babban lauya kuma SAN, Femi Falana, ya bukaci a haramta amfani da kafafen sada zumunta ga yara ’yan kasa da shekara 16 a Nijeriya, yana...

Mafi Shahara