DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Tsare-tsaren Tinubu za su kawo ci gaba a 2025 – Uwargidan shugaban kasa

-

Uwar gidan shugaban Nijeriya, Sanata Oluremi Tinubu ta bayyana kyakkyawar fatan akan gobe Nijeriya, inda ta bayyana shekara ta 2025 za ta zo da ci gaba masu yawa.  
A cikin sakon sabuwar shekara da ta wallafa a shafin X, ta bukaci ‘yan Nijeriya su ci gaba da hadin kai tare da kara kokari wajen gina kasar.
Remi Tinubu ta jaddada muhimmancin haɗaka tare da janyo kowane bangare wajen tabbatar da cewa kasar ta ci gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya

An saka ranar da za a fitar da sakamakon binciken zargin alaka da muggan kwayoyi da ya hada da Shugaba Tinubu na Nijeriya. Ana dai...

Za mu iya cin zabenmu ko babu ku, kalaman Elrufa’i ga gwamnonin Nijeriya

  Tsohon Gwamnan Jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya bayyana cewa sabuwar kawancen jam’iyyu adawa na da karfin da zai kayar da Shugaba Bola Ahmed Tinubu...

Mafi Shahara