DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ana ci gaba da musayar kalamai tsakanin Peter Obi da shugaban jam’iyyar APC Abdullahi Umar Ganduje

-

 

Ganduje/Peter Obi

Google search engine

Dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar Labour Party a zaben 2023 da ya wuce Peter Obi ya ce kalaman da mai magana da yawun jam’iyyar APC Felix Morka ya yi a baya bayan nan ya saka shi shida iyalin sa cikin hadari.

Sai dai a bagare daya shugaban shugaban jam’iyyar APC Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana kalaman na Obi, a matsayin neman bata suna.

A cikin wata sanarwa da Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya sanya wa hannu, ya bayyana batun a matsayin abin takaici da bisa ikirarin da Peter Obi ya yi cewa ana yimasa barazana shi da iyalinsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Majalisar dokoki ta nemi a fallasa masu daukar nauyin ta’addanci a Nijeriya

Majalisar dokokin Nijeriya ta bukaci gwamnatin Ć™asar ta bayyana sunayen mutanen da ke daukar nauyin ta’addanci tare da gurfanar da su a gaban kotu.   Wannan kira...

Daga 2026 ₦500,000 kawai É—an Nijeriya zai iya cira a banki cikin sati É—aya – CBN

Babban Bankin Nijeriya (CBN) ya sake fasalin dokokin cire kuÉ—i daga bankuna kan sabon tsarin da zai fara aiki daga watan Janairun 2026. Babban bankin ya...

Mafi Shahara