DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ana ci gaba da musayar kalamai tsakanin Peter Obi da shugaban jam’iyyar APC Abdullahi Umar Ganduje

-

 

Ganduje/Peter Obi

Google search engine

Dan takarar shugaban kasa na Jam’iyyar Labour Party a zaben 2023 da ya wuce Peter Obi ya ce kalaman da mai magana da yawun jam’iyyar APC Felix Morka ya yi a baya bayan nan ya saka shi shida iyalin sa cikin hadari.

Sai dai a bagare daya shugaban shugaban jam’iyyar APC Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana kalaman na Obi, a matsayin neman bata suna.

A cikin wata sanarwa da Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya sanya wa hannu, ya bayyana batun a matsayin abin takaici da bisa ikirarin da Peter Obi ya yi cewa ana yimasa barazana shi da iyalinsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumar tace fina-finai ta Kano ta soke lasisin wani gidan gala bisa dalilai na tsaro

Hukumar Tace Fina-finai ta Jihar Kano ta soke lasisin gudanar da ayyukan wani gidan gala mai suna Sunsiro Entertainment, wanda ke kan titin Yahaya Gusau,...

Dimukuradiyyar Nijeriya na cikin barazana a mulkin Tinubu – Atiku Abubakar

Tsohon mataimakin shugaban Nijeriya Atiku Abubakar ya nuna damuwa kan karancin fitowar masu kada kuri'a a zaben da aka gudanar ranar Asabar a Abuja. Cikin wani...

Mafi Shahara