DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Manchester City ta cimma yarjejeniya da Omar Marmoush

-

 

Kungiyar kwallon kafa ta Manchester City ta cimma yarjejeniya da tawagar Eintracht Frankfurt kan daukar dan wasa Omar Marmoush.

Shafin facebook na dan jarida Fabrizio Romano ya ruwaito cewa an kammala tattaunawa tsakanin dan wasan na gaba dan asalin kasar Egypt da kungiyar da Pep Gurdiola ke jagoranta.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwamishinan Jigawa ya mayar da rarar Naira miliyan 301 daga kudaden da aka ware don shirin ciyar da al’umma a watan Ramadan

Kwamishinan ayyuka na musamman na jihar Jigawa, Alhaji Auwalu Danladi Sankara, ya mayar da Naira miliyan 301 zuwa baitul malin jihar, daga cikin Naira biliyan...

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta karɓi wasikun kulla kawance daga sabbin jakadun ƙasashe 8

A ranar Juma’a, 9 ga Mayu, 2025, fadar gwamatin ta Jamhuriyar Nijar ta karɓi sabbin jakadun daga jakadun ƙasashen duniya guda takwas. Inda shugaban mulkin sojin...

Mafi Shahara