DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zazzabin lassa ya yi ajalin mutune 14 a jihar Taraba

-

Akalla mutane 14 ne suka rasu sakamakon barkewar cutar zazzabin Lassa a jihar Taraba.

Babban jami’in cibiyar lafiya ta Tarayya (FMC) dake birnin Jalingo Dr Kuni Joseph , ya bayyana hakan inda ya ce ko a makon da ya gabata mutum 6 ne suka rasu a baya bayan nan.
Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewar an samu bullar cutar da rashe -rashen da akayi a watanni Uku baya da suka gabata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara