DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zazzabin lassa ya yi ajalin mutune 14 a jihar Taraba

-

Akalla mutane 14 ne suka rasu sakamakon barkewar cutar zazzabin Lassa a jihar Taraba.

Babban jami’in cibiyar lafiya ta Tarayya (FMC) dake birnin Jalingo Dr Kuni Joseph , ya bayyana hakan inda ya ce ko a makon da ya gabata mutum 6 ne suka rasu a baya bayan nan.
Jaridar Daily Trust ta ruwaito cewar an samu bullar cutar da rashe -rashen da akayi a watanni Uku baya da suka gabata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3

Wata kotu a Amurka ta yanke wa wani ɗan Najeriya mai zama a San Gabriel Valley, Abiola Femi Quadri, hukuncin ɗaurin shekara 11 da wata...

Natasha ta sake shan alwashin komawa majalisar dattawa a ranar Talata

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ‘yar Majalisar Dattawa daga jihar Kogi da aka dakatar, ta shigar da ƙara ga Majalisar Dattawa tana neman su girmama hukuncin Babbar...

Mafi Shahara