DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Mahara sun yi garkuwa da mutane 24 tare da ajalin wasu 3 a jihar Zamfara

-

Akalla mutane uku ne rahotanni ke nuna cewa sun riga mu gidan gaskiya bayan da wasu mahara suka kai farmaki tare da awon gaba da mutum 24 a wasu kauyuka hudu na karamar hukumar Shinkafi ta jihar Zamfara. 
Wata majiya ta shaida wa jaridar Dailytrust cewa yaran  Bello Turji ne suka kai harin a garin Shinkafi, Jangeru, Shanawa da Birnin Yero a ranar Alhamis.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Manyan Jami’an soji za su fuskanci ritayar dole bayan sauye-sauye a fannin tsaron Nijeriya

Rahotanni sun tabbatar da cewa akwai manyan jami'an sojin Nijeriya  masu mukamin Janar akalla 60 da za su fuskanci ritayar dole, biyo bayan sauye-sauyen da...

Rashin gogewar siyasa ta sa ban tsayar da El-Rufa’i don ya gaje ni ba – Obasanjo

Tsohon shugaban Nijeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa ya ki tsayar da tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru Elrufa'i don ya gaje a shekarar 2007...

Mafi Shahara