DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya ta ƙudiri aniyar karya farashin abinci a fadin kasar

-

Ministan yada labarai Mohammed Idris, ya nanata kudirin gwamnatin tarayya na karya farashin abinci ta hanyar zuba hannun jari a harkar noma.
Ministan na magana ne a yayin da yake yi wa ‘yan jarida karin haske na ma’aikatun gwamnati na 2025.
Ya ce duk da cewa gwamnati ba za ta iya kayyade farashin kayan abinci ba, za ta ci gaba da yin kokari wajen karfafa noma domin bunkasa samar da abinci a kasar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ba gasa muke yi da kamfanin NNPCL ba – Dangote

Shugaban rukunin kamfanonin Dangote, alhaji Aliko Dangote, ya bayyana cewa matatar man fetur dinsa ba ta yin gasa da Kamfanin man Fetur na Nijeriya, wato...

Hukumomin mulkin sojan Nijar sun kama wasu ‘yan jarida uku na Radio Sahara da ke jihar Agadez

Rahotanni daga gidan Radio Sahara Fm da ke jihar Agadez sun tabbatar da kama wasu 'yan jaridar gidan radiyon guda uku da suka hada da...

Mafi Shahara