DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya za ta kafa wata rundunar da za ta hana lalata na’urorin lantarki

-

Google search engine
Gwamnatin Nijeriya ta ce za ta kafa runduna ta musamman da za ta kare na’urorin samar da lantarki dake fadin kasar.
Ministan cikin gida na Nijeriya Olubunmi Tunji-Ojo ne ya sanar da hakan a cikin shirin barka da safiya na gidan talabijin na Channels wanda aka yi a wannan jumu’ar.
Ya ce rundunar wadda za a samar daga cikin jami’an hukumar bayar da tsaro ga farin kaya ta Civil Defence, za su hana lalata kayan lantarki na kasar da ake yi, lamarin da ke haifar da lalacewar wutar lantarki a fadin kasar.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Cristiano Ronaldo zai yi ritaya daga kwallon kafa nan ba da jimawa ba

Shahararren ɗan wasan ƙwallon ƙafa na ƙasar Portugal, Cristiano Ronaldo, ya bayyana cewa zai yi ritaya daga wasa nan ba da jimawa ba, yana mai...

Gwamnatin Nijeriya ta mayar ma Amurka da martani kan kalamanta ga kasar

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa gwamnatin Amurka ta yi kuskuren fahimtar hakikanin matsalolin tsaro a kasar. Ministan yada labaran Nijeriya, Mohammed Idris, ya ce gwamnatin Nijeriya...

Mafi Shahara