DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Majalisar dattawan Nijeriya ta kara wa bangaren lafiya kudi a kasafin 2025 domin cike giben janye tallafin da Amurka ta yi

-

Majalisar dattawan Nijeriya ta kara wa bangaren lafiya kudi da suka kai naira biliyan N300 a cikin kasafin kudin 2025 da aka amince da shi, domin cike gibin janye tallafin da kasar Amurka ta yi.
An dauki wannan matakin ne a jiya Alhamis yayinda majalisar ta amince da kasafin kudin naira tiriliyan 54.9.
Majalisar ta ce wannan karin zai taimaka wa kasar wajen karfafa bangaren kiyon lafiya domin magance kalubalen da za a samu sakamakon janye tallafin kiyon lafiya da kasar Amurka ta yi.

 

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Baba-Ahmed ya bukaci Tinubu ya fito ya yi ma ‘yan Nijeriya bayani kan barazanar Amurka

Tsohon mai ba wa shugaban kasa shawara, Dr. Hakeem Baba-Ahmed, ya bukaci shugaba Bola Tinubu da ya fito fili ya yi wa ’yan Nijeriya jawabi...

Sojojin Amurka na jiran umarnin Trump don kai farmaki Nijeriya

Rundunar sojin Amurka da ke Afirka, AFRICOM, ta gabatar da shirin kai farmaki a Nijeriya bayan umarnin tsohon shugaban ƙasar Amurka, Donald Trump, bisa zargin...

Mafi Shahara