DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Masu garkuwa da mutane sun yi shigar jami’an EFCC tare da yin awon gaba da mutum 10 a Neja

-

Google search engine
Wasu ‘yan bindiga da sojan gonar jami’an hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Nijeriya EFCC, sun yi garkuwa da mutane 10 a wani otal da ke kan hanyar Shiroro a karamar hukumar Chanchaga a Jihar Neja.
Wani mai lura da harkokin tsaro Zagazola Makama, ya ruwaito wata majiya na cewa lamarin ya faru ne da misalin karfe 4:58 na safiyar ranar Talata, 27 ga Fabrairu, 2025.
Rahotanni sun bayyana cewa ‘yan bindigar sun kai farmaki otal din ne, inda suka yi ikirarin cewa jami’an hukumar EFCC ne.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumomi za su sake bibiyar wadanda Tinubu ya yi wa afuwa don tantance su

Gwamnatin Nijeriya ta ce rundunar 'yansanda, hukumar yaki da yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta EFCC, tare da NDLEA mai yaki da sha...

Gwamnan Bauchi ya sanya hannu kan dokar kirkirar sabbin masarautu 13 a fadin jihar

Gwamnan Bauchi Bala Muhammad ya sanya hannu kan dokar kirkirar sabbin masarautu 13 a fadin jihar. Daily Trust ta ruwaito cewa a lokacin da yake sanya...

Mafi Shahara