DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Masu garkuwa da mutane sun yi shigar jami’an EFCC tare da yin awon gaba da mutum 10 a Neja

-

Google search engine
Wasu ‘yan bindiga da sojan gonar jami’an hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Nijeriya EFCC, sun yi garkuwa da mutane 10 a wani otal da ke kan hanyar Shiroro a karamar hukumar Chanchaga a Jihar Neja.
Wani mai lura da harkokin tsaro Zagazola Makama, ya ruwaito wata majiya na cewa lamarin ya faru ne da misalin karfe 4:58 na safiyar ranar Talata, 27 ga Fabrairu, 2025.
Rahotanni sun bayyana cewa ‘yan bindigar sun kai farmaki otal din ne, inda suka yi ikirarin cewa jami’an hukumar EFCC ne.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Matsayin da nake da shi a kungiyar dattawan Yammacin Afrika ya sa na janye daga harkokin siyasa – Jonathan

Tsohon Shugaban Nijeriya, Goodluck Jonathan, ya bayyana cewa zama memba a Dandalin Dattawan Afrika ta Yamma (WAEF) shi ne babban dalilin da ya hana shi...

‘Yan bindiga sun kuma sace dalibai a jihar Neja

Rahotannin da jaridar Daily Trust ta samu sun ce barayin daji sun yi garkuwa da dalibai da ma’aikatan da har ya zuwa ynzu ba a...

Mafi Shahara