DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Lamine Yamal da Barcelona za su kulla wani sabon kwantiragi

-

Lamine Yamal

Dan wasan Barcelona Lamine Yamal zai sanya hannu a sabon kwantiragi da kungiyar tasa kamar yadda wakilinsa Jorge Mendes ya bayyana.

Google search engine

Mendes ya ce sunyi magana da Lamine bayan wata ganawa da suka yi da jami’an kungiyar Barcelona a Lisbon.

Sabon kwantiragin da ake kyautata zaton zai dauki dogon lokaci, na zuwa ne a daidai lokacin da dan wasan ya cika shekaru 18.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gasar cin kofin kasashen nahiyar Afirka AFCON za ta koma duk bayan shekaru 4 – CAF

Hukumar kwallon kafa ta nahiyar Afrika CAF, ta sanar da cewa gasar cin kofin kasashen Afrika AFCON, za ta koma duk bayan shekara huÉ—u bayan...

Tinubu ya ziyarci jihar Borno domin bude ayyuka

Shugaba Tinubu, ya ziyarci Maiduguri, babban birnin Jihar Borno, domin ƙaddamar da manyan ayyuka da halartar bikin auren ɗan tsohon gwamnan jihar, Sanata Ali Modu...

Mafi Shahara