DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zargin yunkurin lalata da Sanata Natasha ke yi wa Akpabio ba shi da bambanci da abin da jaruman TikTok ke yi – Sanata Yemi Adaramodu

-

 

Akpabio/Natasha

Sanata mai wakiltar Ekiti ta Kudu kuma shugaban kwamitin majalisar dattawa kan harkokin yada labarai da wayar da kan jama’a, Yemi Adaramodu, ya ce abin da Natasha ta yi a majalisar dattawa ba shi da maraba da wasan kwaikwayo.

Adaramodu ya bayyana haka ne a wata hira da ya yi da gidan talabijin na Channels TV a cikin shirin Politics Today a ranar Laraba.

Sanatan ya ce kwamitin majalisar dattawa kan da’a ya fara duba akan koke-koken Natsaha ta shigar kan shugaban majalisar dattawa Godswill Akpabio.

Daily Trust ta ruwaito cewa Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta kai koke gaban majalisar dattawa kan zargin yin lalata ake yi wa Akpabio,a cikin hirar sanata Adaramodu ya bayyana hakan a matsayin wasan kwaikwayo.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwamishinan Jigawa ya mayar da rarar Naira miliyan 301 daga kudaden da aka ware don shirin ciyar da al’umma a watan Ramadan

Kwamishinan ayyuka na musamman na jihar Jigawa, Alhaji Auwalu Danladi Sankara, ya mayar da Naira miliyan 301 zuwa baitul malin jihar, daga cikin Naira biliyan...

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta karɓi wasikun kulla kawance daga sabbin jakadun ƙasashe 8

A ranar Juma’a, 9 ga Mayu, 2025, fadar gwamatin ta Jamhuriyar Nijar ta karɓi sabbin jakadun daga jakadun ƙasashen duniya guda takwas. Inda shugaban mulkin sojin...

Mafi Shahara