DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Wike ya kwace lasisin mallakar filaye 4,700 a Abuja

-

Ministan babban birnin tarayya, Nyesom Wike, ya soke takardun mallakar fili 4,794, saboda rashin biyan kudin haya sama da shekaru 40. 
A yankin Central Area da Garki I da II, Wuse I da II, Asokoro, Maitama da Guzape, masu kadarori 8,375 ne ba su biya kudin hayar ba a cikin shekaru 43 da suka wuce. 
Babban mataimaki na musamman ga ministan kan harkokin yada labarai, Lere Olayinka, da daraktan kula da filaye na hukumar kula da babban birnin tarayya, Chijioke Nwankwoeze, ne suka bayyana hakan.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kotu za ta yanke hukunci kan belin Abubakar Malami a ranar 7 ga Janairu

Kotun Tarayya da ke zama a Abuja ta sanya 7 ga Janairu domin yanke hukunci kan bukatar beli da Abubakar Malami, tsohon Antoni-Janar na Tarayya...

EFCC ta yi watsi da zargin Gwamna Bala Mohammed na tsangwamar jami’an gwamnatinsa

Hukumar EFCC mai yaki da yi wa tattalin arzikin kasa tu'annati a Nijeriya ta yi watsi da ikirarin da Bala Mohammed, Gwamnan Jihar Bauchi, ya yi...

Mafi Shahara