DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Fubara ya yi biyayya da matakin sanya dokar ta ɓaci a Ribas da Shugaba Tinubu ya yi

-

Dakataccen gwamnan jihar Ribas Siminalayi Fubara, ya ce sun karbi dokar ta-bacin da shugaba Bola Tinubu ya kafa cikin lumana da kuma imani da bin tsarin dimokuradiyya. 
Ya ce duk da rikicin siyasar jihar, hakan bai shafi harkokin tafiyar da mulki ba. 
A ranar Talata ne shugaba Tinubu ya dakatar da Fubara da mataimakinsa da kuma ‘yan majalisar dokokin jihar sannan ya nada wani tsohon hafsan hafsoshin ruwa, Vice Admiral Ibokette Ibas a matsayin gwamnan rikon kwarya na tsawon watanni shida.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Rukunin farko na maniyyatan jihar Bauchi a Nijeriya, sun tashi zuwa Saudiyya- NAHCON

Hukumar aikin Hajji ta Nijeriya ta bayyana cewa maniyyata 2,520 ne daga cikin jihar Bauchi za su halarci aikin Hajjin bana na 2025 a kasar...

An saki ‘Yan jaridar Sahara FM da aka tsare a Agadez

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar na nuna cewa an saki ‘yan jarida uku na gidan rediyon Sahara FM da ke Agadez bayan da aka tsare su...

Mafi Shahara