DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Nijeriya ta fara biyan naira 77,000 alawus na wata-wata ga matasan NYSC

-

Gwamnatin Nijeriya ta fara biyan naira 77,000 alawus na wata-wata ga matasan NYSC

Google search engine

Bayan jinkirin biyan sabon alawus din na naira 77,000, da Shugaba Tinubu ya amince da yin karin watanni shida da suka gabata, a yanzu matasan sun fara ganin sabon alawus din nasu.

A lokutan baya ana biyan masu yi wa kasa hidima alawus na naira 33,000, karin da aka yi tun a shekarar 2020 lokacin mulkin tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari.

Daya daga cikin masu yi wa kasa hidima a jihar kano Nkiruk ta shaida wa SolaceBase a ranar Laraba cewa, zuwa yanzu an fara biyan alawus din na naira 77,000 ga masu yi wa kasar hidima.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Manyan Jami’an soji za su fuskanci ritayar dole bayan sauye-sauye a fannin tsaron Nijeriya

Rahotanni sun tabbatar da cewa akwai manyan jami'an sojin Nijeriya  masu mukamin Janar akalla 60 da za su fuskanci ritayar dole, biyo bayan sauye-sauyen da...

Rashin gogewar siyasa ta sa ban tsayar da El-Rufa’i don ya gaje ni ba – Obasanjo

Tsohon shugaban Nijeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa ya ki tsayar da tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru Elrufa'i don ya gaje a shekarar 2007...

Mafi Shahara