DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Janar Tiani ya amince da shawarar ci gaba da mulkin Nijar nan da shekaru biyar masu zuwa

-

Abdulrahmanee Tiani

  

Bikin nada Janar Tiani a matsayin janar na hafsoshin sojin Nijar ya cimma matsayar cewa daga wannan rana, Janar din ya yi wa fursunonin siyasa afuwa amma ban da Bazoum Mohammed sannan gwamnatin mulkin sojin ta Nijar ta soke jam‘iyyun siyasa gaba daya har sai an ga abin da hali ya yi. 

Google search engine

Rahoton da DCL Hausa ta samu kuma ya nuna cewa sojojin sun amince da su yi shekaru biyar suna jagorantar gwamnatin rikon kwarya, idan tsaron kasa ya bayar da dama za a iya komawa siyasa amma idan babu dama gwamnatin za ta iya ci gaba da wanzuwa bayan shekaru biyar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

INEC na duba buƙatun kungiyoyi 110 da ke neman rigista a matsayin jam’iyyun siyasa a Najeriya

Hukumar zabe ta kasa INEC ta bayyana cewa ta karɓi wasikun buƙatun rajistar sabbin jam’iyyu 110 daga kungiyoyi daban-daban har zuwa Litinin, 23 ga watan...

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam’iyyar na kasa

PDP ta maido wa Samuel Anyanwu mukaminsa na sakataren jam'iyyar na kasa Jam’iyyar PDP ta dawo da Samuel Anyanwu a matsayin sakataren jam’iyya na kasa bayan...

Mafi Shahara