DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Janar Tiani ya amince da shawarar ci gaba da mulkin Nijar nan da shekaru biyar masu zuwa

-

Abdulrahmanee Tiani

  

Bikin nada Janar Tiani a matsayin janar na hafsoshin sojin Nijar ya cimma matsayar cewa daga wannan rana, Janar din ya yi wa fursunonin siyasa afuwa amma ban da Bazoum Mohammed sannan gwamnatin mulkin sojin ta Nijar ta soke jam‘iyyun siyasa gaba daya har sai an ga abin da hali ya yi. 

Rahoton da DCL Hausa ta samu kuma ya nuna cewa sojojin sun amince da su yi shekaru biyar suna jagorantar gwamnatin rikon kwarya, idan tsaron kasa ya bayar da dama za a iya komawa siyasa amma idan babu dama gwamnatin za ta iya ci gaba da wanzuwa bayan shekaru biyar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara