DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan jihar Edo ya ba da umarnin binciken kisan wasu mafarauta-matafiya a yankin Uromi na jihar

-

 

Google search engine

Gwamnan jihar Edo Monday Okpebholo ya ba da umarnin gudanar da bincike bisa ajalin wasu mafarauta da aka yi da ya tayar da hankulan jama’a a yankin Uromi ta jihar

Wasu da ake zargin ’yan daba ne dai sun kama wadanda aka halaka a Uromi da ke karamar hukumar Esan ta Arewa maso Gabas a Jihar Edo,bayan sun tafi da motarsu inda aka gano bindigogin da mafarauta ke amfani da su, ’yan garin sukai zargin masu garkuwa da mutane ne, inda suka kona su da ransu.

A cikin wani faifan bidiyo da angano wasu matasa na cinnawa mutanen wuta da ransu a yankin na Uromi a jihar ta Edo.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An dage jana’izar marigayi Muhammad Buhari zuwa ranar Talata -Dikko Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umaru Radda, ya sanar da shirye-shiryen jana'izar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a ranar Lahadi, 13 ga Yuli,...

Jam’iyyar ADC ta sanar da kwana uku na alhinin rashin tsohon Shugaban Nijeriya, Muhammadu Buhari

Jam’iyyar ADC ta bayyana kwanaki uku na zaman makoki ga mambobinta don girmama marigayi tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, wanda ya rasu a ranar Lahadi...

Mafi Shahara