DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan jihar Edo ya ba da umarnin binciken kisan wasu mafarauta-matafiya a yankin Uromi na jihar

-

 

Gwamnan jihar Edo Monday Okpebholo ya ba da umarnin gudanar da bincike bisa ajalin wasu mafarauta da aka yi da ya tayar da hankulan jama’a a yankin Uromi ta jihar

Wasu da ake zargin ’yan daba ne dai sun kama wadanda aka halaka a Uromi da ke karamar hukumar Esan ta Arewa maso Gabas a Jihar Edo,bayan sun tafi da motarsu inda aka gano bindigogin da mafarauta ke amfani da su, ’yan garin sukai zargin masu garkuwa da mutane ne, inda suka kona su da ransu.

A cikin wani faifan bidiyo da angano wasu matasa na cinnawa mutanen wuta da ransu a yankin na Uromi a jihar ta Edo.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 kudin ritayarsu

Gwamna Abba K. Yusuf ya amince a biya kudin fanshon fiye da Naira biliyan 15 ga tsofaffin Kansilolin gwamnatin Ganduje sama da 3000 Wadanda abin ya...

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da ‘ya’yanta ke yi

PDP za ta tattauna da gwamnoninta kan sauya shekar da 'ya'yanta ke yi nan da makon gobe Kwamitin gudanarwa na kasa (NWC) na jam’iyyar PDP tare da kungiyar gwamnonin...

Mafi Shahara