DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Jam’iyyar APC za ta karbi Kano a zaben 2027 – Akpabio

-

 

Godswill Akpabio

Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya ce jam’iyyar APC za ta karbi mulki a jihar Kano a shekarar 2027.

Google search engine

Akpabio ya bayanna haka ne a ranar Alhamis a Abuja, lokacin da ya kai ziyara ga mai bai wa shugaban kasa shawara na musamman kan harkokin majalisar dattawa, Sanata Basheer Lado.

Ya ce da muhimman ayyukan da Sanata Basheer Lado ke yi a jihar, Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Barau Jibrin, da shugaban jam’iyyar APC na kasa, Dr Abdullahi Umar Ganduje,  APC na kara samun nasara a jihar.

Daily Trust ta ruwaito cewa a halin yanzu jihar na karkashin jam’iyyar NNPP, inda Abba Kabir Yusuf ke a matsayin gwamna.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tinubu ya gargadi Alkalan Nijeriya da kada su karkata ga cin hanci ko rashin adalci

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga alkalai da sauran ma’aikatan shari’a a Najeriya da su ci gaba da zama masu gaskiya, adalci,...

PDP ta musanta zargin kirƙirar sa hannun Sakataren ta na kasa

Kwamitin zartaswa na Ƙasa na jam’iyyar PDP ya musanta zargin ƙirƙirar sa hannu da Sakataren jam’iyyar na ƙasa, Sanata Samuel Anyanwu, ya yi. Mai magana da...

Mafi Shahara