DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnan jihar Jigawa Umar Namadi ya bayyana shirin gwamnatinsa na yi wa makiyaya rijista a jihar sakamakon karuwar kwararar makiyaya daga jamhuriyar Nijar zuwa Jigawa

-

Malam Umar Namadi

Gwamnan jihar Jigawa Umar Namadi ya bayyana shirin gwamnatinsa na yi wa makiyaya rijista a jihar sakamakon karuwar kwararar makiyaya daga jamhuriyar Nijar zuwa Jigawa 

Gwamna Namadi ya bayyana damuwar sa kan yadda ake samun karuwar mace-mace da raunata mutane da rakuma wadanda suka fito daga jamhuriyar Nijar, yayin da suke tsallaka manyan tituna a jihar.

Google search engine

Jihar Jigawa,na daya daga cikin jihohin Arewa maso Yammacin kasar da ke makwabtaka da jamhuriyar Nijar, kasar da ta shahara wajen kiwon rakuma, da a yanzu haka ke samun  yawaitar hadurran da ke da alaka da rakuma akan hanyoyin ta.

An bayyana cewa, rakuma wadanda suka saba kiwo da dare, suna tsallaka kan iyaka daga kasar Nijar zuwa cikin Nijeriya, suna yawo a sassan jihar Jigawa lamarin da ke haddasa hadurra da dama.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

’Yan majalisar wakilai bakwai daga Akwa Ibom sun sauya sheka zuwa APC

Ana cigaba da samun rahotannin sauyin sheka a majalisar wakilai, yayin da ’yan majalisa bakwai daga Jihar Akwa Ibom suka koma jam’iyyar APC. Wadanda suka...

Jam’iyyar Labour tsagin Julius Abure ta ba Peter Obi sa’o’i 48 ya fice daga jam’iyyar saboda shiga hadakar ADC

Jam’iyyar Labour karkashin jagorancin Julius Abure ta bai wa tsohon dan takarar shugaban kasa, Peter Obi, wa’adin sa’o’i 48 da ya fice daga jam’iyyar, bisa...

Mafi Shahara