DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An gudanar da Jana’izar mutane 16 da aka yi ajalin su a Edo

-

Bola Ahmed Tinubu

 

An binne gawarwakin mutane 16 da suka rasa rayukansu a mummunan harin da aka kai musu a Jihar Edo.

Google search engine

Al’ummar Hausawa  da abokan arziki,  ne suka  taru domin  alhini da yin addu’o’i ga marigayan bayan yi musu Jana’iza tare da binne gawarwaki 16 a jihar ta Edo 

Yayin da gwamnati ta ce tana bincike a kan kisan, kungiyoyin kare hakkin bil’adama da na Addinai da sauran al’umma na ci gaba da yin Allah wadai da harin, tare da kiran lallai a hukunta wadan da suka yi aika aikar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Shugaba Tinubu ya yi kira da a zauna lafiya gabanin zaɓen Abuja, Kano da Rivers

Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya yi kira ga masu kaɗa ƙuri’a, jami’an tsaro da jami’an Hukumar zaɓe Mai zaman kanta (INEC) da su gudanar...

Gwamnatin Nijeriya za ta kafa kwalejin koyon likitanci ta sojoji don magance karancin likitoci

Gwamnatin Nijeriya ta sanar da shirin kafa kwalejin koyon likitanci ta soji "Armed Forces College of Medicine and Health Sciences" a matsayin wani mataki na...

Mafi Shahara