DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An sanya dokar hana fita a mazabar Natasha

-

Natasha Akpoti

Shugaban karamar hukumar Okehi a jihar Kogi, Amoka Monday, ya sanya dokar hana fita a fadin karamar hukumar, saboda matsalar tsaro biyo bayan hana tarukan siyasa da tarukan jama’a ba bisa ka’ida ba.

Google search engine

A cikin wata sanarwa da shugaban ya fitar a ranar Litinin, ya bayyana cewa sanya dokar hana fita ya zama wajibi domin wanzar da zaman lafiya da kuma bin umarnin gwamnatin jihar Kogi da kuma kwamishinan ‘yan sandan jihar.

Sanarwar ta kara da cewa, duk wanda aka samu yana taro ko kuma hada mutane ba tare da izini daga hukumomin da abin ya shafa ba za a kama shi kuma za a gurfanar da shi a gaban kotu.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

China ta gargadi Amurka game da yi ma Nijeriya barazana da katsalandan

Gwamnatin kasar China ta nuna goyon bayanta ga Shugaba Bola Tinubu, tana mai gargadi ga kowace kasa da ke tsoma baki cikin harkokin cikin gidan...

Ba a take hakkin Kiristoci a Nijeriya ba – Babban hafsan tsaron Nijeriya

Babban hafsan tsaron Nijeriya Janar Olufemi Oluyede ya karyata ikirarin cewa ana zaluntar Kiristoci a Nijeriya, inda ya ce babbar matsalar Nijeriya ita ce ta’addanci. Janar...

Mafi Shahara