DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ta rage wutar lantarki da take sayarwa Jamhuriyar Nijar zuwa megawatts 46 daga megawatt 80

-

A wani rahoto da gidan talabijin na Channels ya rawaito cewa ragin ya nuna an samu raguwar wutar lantarki da kashi 42 cikin dari ga kasar.

Ministan makamashi na Nijar, Haoua Amadou, ya ce matakin ya sa wutar lantarkin kasar ta ragu da kashi 30 zuwa 50 cikin 100, kuma ya tilasta wa kamfanin samar da wutar lantarki mallakar gwamnati Nigelec aiwatar da shirin rage wutar lantarki da ka iya daukar kwanaki da dama, musamman a birnin Yamai.

Google search engine

Nijeriya ta dakatar da fitar da wutar lantarkin da take fitarwa zuwa yankin yammacin Afirka a wani bangare na takunkumin da yankin ya kakaba wa gwamnatin mulkin soji da ta hambarar da shugaba Mohamed Bazoum a watan Yulin 2023.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

‘Yan majalisar dokoki 6 a Jihar Zamfara sun fice daga PDP zuwa APC

‘Yan Majalisar Dokokin Jihar Zamfara 6 da aka zaɓa a ƙarƙashin jam’iyyar PDP sun sauya sheƙa zuwa jam’iyya mai mulki ta APC, suna zargin take...

Kotu ta umurci hukumar EFCC ta gabatar da kwamshinan kudi na jihar Bauchi ga kotu bisa zargin safarar N4.6bn

Kotun Tarayya da ke Abuja ta umurci Hukumar EFCC da ta gabatar da Kwamishinan Kuɗin Jihar Bauchi, Yakubu Adamu, a ranar 30 ga Disamba domin...

Mafi Shahara