DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Nijeriya ta rage wutar lantarki da take sayarwa Jamhuriyar Nijar zuwa megawatts 46 daga megawatt 80

-

A wani rahoto da gidan talabijin na Channels ya rawaito cewa ragin ya nuna an samu raguwar wutar lantarki da kashi 42 cikin dari ga kasar.

Ministan makamashi na Nijar, Haoua Amadou, ya ce matakin ya sa wutar lantarkin kasar ta ragu da kashi 30 zuwa 50 cikin 100, kuma ya tilasta wa kamfanin samar da wutar lantarki mallakar gwamnati Nigelec aiwatar da shirin rage wutar lantarki da ka iya daukar kwanaki da dama, musamman a birnin Yamai.

Google search engine

Nijeriya ta dakatar da fitar da wutar lantarkin da take fitarwa zuwa yankin yammacin Afirka a wani bangare na takunkumin da yankin ya kakaba wa gwamnatin mulkin soji da ta hambarar da shugaba Mohamed Bazoum a watan Yulin 2023.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ba a take hakkin Kiristoci a Nijeriya ba – Babban hafsan tsaron Nijeriya

Babban hafsan tsaron Nijeriya Janar Olufemi Oluyede ya karyata ikirarin cewa ana zaluntar Kiristoci a Nijeriya, inda ya ce babbar matsalar Nijeriya ita ce ta’addanci. Janar...

Ya kamata ka taka wa Matawalle burki – Jam’iyyar PDP ta shaida wa Tinubu

Kungiyar dattawan Arewa ta jam’iyyar PDP ta zargi ministan tsaron Nijeriya, Bello Matawalle, da jagorantar sauya shekar da dama daga PDP zuwa APC ta hanyar...

Mafi Shahara