DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu masoyi ne ba makiyin arewa ba – Minista Bello Matawalle

-

Ministan kasa a ma’aikatar tsaron Nijeriya Bello Matawalle, ya yi watsi da ikirarin da masu sukar gwamnati ke yi cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ba mai son ci gaban yankin Arewacin Nijeriya ne ba, yana mai cewa Shugaban kasar ya jajirce wajen magance dimbin kalubalen da yankin ke fuskanta.

A wata sanarwa da babban mataimakin ministan kan harkokin siyasa Ibrahim Danmaliki Gidan Goga ya fitar, Matawalle ya bayyana cewa dimokuradiyya ta samu gindin zama a Nijeriya karkashin Shugaba Tinubu fiye da kowane lokaci.

Ya ce masu yi masa kalaman na cewa Tinubu ba masoyin arewa ne ba, na amfani da farfaganda da karya ne don neman cimma muradunsu na siyasa.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara