DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu masoyi ne ba makiyin arewa ba – Minista Bello Matawalle

-

Ministan kasa a ma’aikatar tsaron Nijeriya Bello Matawalle, ya yi watsi da ikirarin da masu sukar gwamnati ke yi cewa Shugaba Bola Ahmed Tinubu ba mai son ci gaban yankin Arewacin Nijeriya ne ba, yana mai cewa Shugaban kasar ya jajirce wajen magance dimbin kalubalen da yankin ke fuskanta.

A wata sanarwa da babban mataimakin ministan kan harkokin siyasa Ibrahim Danmaliki Gidan Goga ya fitar, Matawalle ya bayyana cewa dimokuradiyya ta samu gindin zama a Nijeriya karkashin Shugaba Tinubu fiye da kowane lokaci.

Google search engine

Ya ce masu yi masa kalaman na cewa Tinubu ba masoyin arewa ne ba, na amfani da farfaganda da karya ne don neman cimma muradunsu na siyasa.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu is a highly skilled and experienced broadcast journalist and fact-checker. Ukashatu has over five years of experience in writing, editing, and presenting news and program content for radio and television. As a dedicated and hardworking professional, He is committed to upholding the values of accuracy, fairness, balance, independence, and accountability in her reporting and programs.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3

Wata kotu a Amurka ta yanke wa wani ɗan Najeriya mai zama a San Gabriel Valley, Abiola Femi Quadri, hukuncin ɗaurin shekara 11 da wata...

Natasha ta sake shan alwashin komawa majalisar dattawa a ranar Talata

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ‘yar Majalisar Dattawa daga jihar Kogi da aka dakatar, ta shigar da ƙara ga Majalisar Dattawa tana neman su girmama hukuncin Babbar...

Mafi Shahara