DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kawance domin kayar da Tinubu a 2027 ba zai yi wani tasiri ba, bata lokaci ne kawai, in ji dan jam’iyyar PDP Ayo Fayose

-

Tsohon gwamnan jihar Ekiti, Ayo Fayose, ya yi watsi da gamayyar jam’iyyun adawa na siyasa da ake tattaunawa a kai, da nufin kifar da Gwamnatin shugaban kasa Bola Tinubu da jam’iyyar APC a 2027, yana mai bayyana hakan a matsayin bata lokaci.

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, wanda ya kasance dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP a 2023 da kuma tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai, wanda kwanan nan ya sauya sheka zuwa jam’iyyar Social Democratic Party (SDP) daga APC ne ke jagorantar gamayyar.

Google search engine

Sai dai tsohon gwamnan na jihar Ekiti yana ganin hadakar za ta gaza ne saboda gwamnonin jam’iyyar PDP ba sa tare da Atiku, domin suna fafutukar kare kansu a siyasance, kamar yadda ya bayyana acikin shirin siyasa a tashar talabijin ta channels.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara