DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar JAMB ta sanar da ranar da za a fara zauna jarabawar UTME

-

Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandare ta Nijeriya (JAMB) ta sanar da ranar 24 ga Afrilu, 2025, a matsayin sabuwar ranar da za a fara zauna jarrabawar ta shekarar 2025 a fadin kasar nan.

Sanarwar ta fito ne daga Fabian Benjamin, mai ba da shawara kan hulda da jama’a na hukumar JAMB ya sanya wa hannu.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Ƴan Nijeriya sun rage fita kasashen waje neman lafiya karkashin mulkin Tinubu – Rahoton jaridar Punch

Babban bankin Nijeriya, CBN ya bayyana cewa ’yan Nijeriya sun kashe dala miliyan 4.74 wajen neman lafiya a kasashen waje daga Mayu 2023 zuwa Maris...

Jam’iyyar PDP reshen Arewa maso Yamma ta nesanta kanta da Tanimu Turaki a matsayin dan takarar shugabancin jam’iyyar daga yankin

Jiga-jigan jam’iyyar PDP daga yankin Arewa maso Yamma sun nesanta kansu daga amincewar da aka yi da tsohon ministan ayyuka na musamman, Tanimu Turaki, SAN,...

Mafi Shahara