DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Hukumar JAMB ta sanar da ranar da za a fara zauna jarabawar UTME

-

Hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandare ta Nijeriya (JAMB) ta sanar da ranar 24 ga Afrilu, 2025, a matsayin sabuwar ranar da za a fara zauna jarrabawar ta shekarar 2025 a fadin kasar nan.

Sanarwar ta fito ne daga Fabian Benjamin, mai ba da shawara kan hulda da jama’a na hukumar JAMB ya sanya wa hannu.

Google search engine

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara