DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sim Fubara na kiran da a hada kai, a zauna lafiya kuma a cigaba da goyon bayan gwamnatin Tinubu

-

Dakataccen Gwamnan jihar Rivers Siminalayi fubara ya yi kira ga mazauna jihar Rivers da su marawa shugaban kasa Bola Ahmad Tunubu baya musamman a shirinsa na “Renewed Hope Agenda”.H

akan na zuwa ne cikin sakonsa na bikin Ista, inda ya yi kira ga al’ummar jihar da su zauna lafiya domin Ista lokaci ne mai tsarki na sulhu da zaman lafiya.

Google search engine

Ya kuma jaddada sadaukarwarsa wajen gudanar da shugabanci na gari, yana mai tabbatarwa da ‘yan kasa cewa jihar za ta ci gaba da kawo sauyi a karkashin jagorancinsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

An yanke wa ɗan Najeriya hukuncin ɗaurin shekaru 11 a Amurka kan damfara da ta kai dala miliyan 1.3

Wata kotu a Amurka ta yanke wa wani ɗan Najeriya mai zama a San Gabriel Valley, Abiola Femi Quadri, hukuncin ɗaurin shekara 11 da wata...

Natasha ta sake shan alwashin komawa majalisar dattawa a ranar Talata

Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, ‘yar Majalisar Dattawa daga jihar Kogi da aka dakatar, ta shigar da ƙara ga Majalisar Dattawa tana neman su girmama hukuncin Babbar...

Mafi Shahara