DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sim Fubara na kiran da a hada kai, a zauna lafiya kuma a cigaba da goyon bayan gwamnatin Tinubu

-

Dakataccen Gwamnan jihar Rivers Siminalayi fubara ya yi kira ga mazauna jihar Rivers da su marawa shugaban kasa Bola Ahmad Tunubu baya musamman a shirinsa na “Renewed Hope Agenda”.H

akan na zuwa ne cikin sakonsa na bikin Ista, inda ya yi kira ga al’ummar jihar da su zauna lafiya domin Ista lokaci ne mai tsarki na sulhu da zaman lafiya.

Ya kuma jaddada sadaukarwarsa wajen gudanar da shugabanci na gari, yana mai tabbatarwa da ‘yan kasa cewa jihar za ta ci gaba da kawo sauyi a karkashin jagorancinsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kwankwaso ba dan NNPP bane tun 2023, in ji shugaban jam’iyyar na kasa

Shugaban jam’iyyar NNPP na kasa, Dr. Agbo Gilbert Major, ya bayyana cewa Rabi’u Musa Kwankwaso, jagoran tafiyar Kwankwasiyya, ba halastaccen da jam’iyyar ne ba. Yayin da...

Sai kun kara damara wajen yaki da matsalar tsaro – Shugaba Tinubu ya umurci sojojin Nijeriya

Shugaban Nijeriya Bola Tinubu, ya bukaci jami'an rundunonin tsaron Nijeriya da su kara azama wajen shawo kan kalubalen tsaro da kasar ke fuskanta. Shugaba Tinubu ya...

Mafi Shahara