DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sim Fubara na kiran da a hada kai, a zauna lafiya kuma a cigaba da goyon bayan gwamnatin Tinubu

-

Dakataccen Gwamnan jihar Rivers Siminalayi fubara ya yi kira ga mazauna jihar Rivers da su marawa shugaban kasa Bola Ahmad Tunubu baya musamman a shirinsa na “Renewed Hope Agenda”.H

akan na zuwa ne cikin sakonsa na bikin Ista, inda ya yi kira ga al’ummar jihar da su zauna lafiya domin Ista lokaci ne mai tsarki na sulhu da zaman lafiya.

Google search engine

Ya kuma jaddada sadaukarwarsa wajen gudanar da shugabanci na gari, yana mai tabbatarwa da ‘yan kasa cewa jihar za ta ci gaba da kawo sauyi a karkashin jagorancinsa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara