DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kungiyar ECOWAS za ta yi wani taro a Ghana kan ficewar kasashen Nijar, Mali, Burkina Faso

-

Kungiyar raya tattalin arzikin kasashen yammacin Afirka ECOWAS za ta yi wa k taro a Ghana a Talatar nan domin tattaunawa kan ficewar kasashen Nijar, Mali da Burkina Faso.

Taron dai zai gudana a tsawon kwanaki biyu, kamar yadda wata sanarwar kungiyar ta nuna.

Google search engine

ECOWAS ta ce kasashe mambobin kungiyar za su tattauna kan tasirin ficewar kasashen ga hukumomin ECOWAS.

Jaridar PREMIUM TIMES ta ruwaito cewa a shekarar da ta gabata ne kasashen uku da ke karkashin mulkin soja suka fice daga kungiyar a hukumance.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Manyan Jami’an soji za su fuskanci ritayar dole bayan sauye-sauye a fannin tsaron Nijeriya

Rahotanni sun tabbatar da cewa akwai manyan jami'an sojin Nijeriya  masu mukamin Janar akalla 60 da za su fuskanci ritayar dole, biyo bayan sauye-sauyen da...

Rashin gogewar siyasa ta sa ban tsayar da El-Rufa’i don ya gaje ni ba – Obasanjo

Tsohon shugaban Nijeriya Olusegun Obasanjo ya bayyana cewa ya ki tsayar da tsohon gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru Elrufa'i don ya gaje a shekarar 2007...

Mafi Shahara