DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Magoya bayan dakataccen gwamnan Rivers sun yi zanga-zangar neman a mai da shi kan kujerarsa

-

Daruruwan magoya bayan gwamnan jihar Ribas da aka dakatar, Siminalayi Fubara, sun fito fito yin zanga-zanga a ranar Talata, inda suke neman a mayar da shi kan kujerarsa.

Masu gangamin dai suna sanye da bakaken kaya ɗauke da kwalayen masu rubutun kin amincewa da sauke Fubara.

Google search engine

Ba wannan ne karon farko ba da ake zanga-zangar kin jinin gwamnatin Tinubu, tun lokacin da shugaban kasa Bola Tinubu ya ayyana dokar ta-baci a jihar tare da dakatar da Fubara, mataimakiyarsa, Ngozi Odu, da ‘yan majalisar dokokin jihar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Atiku ya bukaci karin dauki ga ‘yan kasuwar da iftila’in Singa ya shafa

Madugun adawa a Nijeriiya Atiku Abubakar ya mika sakon jajantawa ga ’yan kasuwa da iyalan da suka yi asarar dukiya a kasuwar Singer da ke...

Saudiyya ta bukaci Musulmi su fara duban jinjirin Ramadan ranar Talata

Babbar Kotun Ƙolin Saudiyya ta bukaci dukkan Musulmi a faɗin Masarautar su fara duban jinjirin watan Ramadan a yammacin ranar Talata, 29 ga Sha’aban 1447AH,...

Mafi Shahara