DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Dalilin da ya sa ake fasa-kwaurin man fetur duk da cire tallafin man da aka yi – Hukumar Kwastam

-

Shugaban hukumar Kwastam ta Najeriya Adewale Adeniyi, ya ce al’adar fasa kwaurin mai na ci gaba da yaɗuwa ne saboda bambancin farashin man fetur tsakanin Najeriya da kasashen da ke makwabtaka da ita.

Da yake jawabi yayin taron bitar watanni uku na farkon 2025 da hukumar ta gudanar a Abuja ranar Talata, Adeniyi ya lura cewa duk da cire tallafin man fetur, hakan bai hana masu fasa-kwauri fitar da mai daga Najeriya ba bisa ka’ida ba.

Google search engine

Shugaban na Kwastam ya jaddada cewa, gagarumin gibin farashin na ci gaba da kara yawaitar fasa-kwauri.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara