DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Filin jirgin saman Bola Tinubu dake Minna zai zama madadin filin jirgin saman Abuja duk lokacin da aka samu matsala – Gwamnatin Nijeriya

-

Gwamnatin tarayya ta ayyana filin jirgin saman Bola Ahmed Tinubu, dake Minna jihar Neja a matsayin madadin filin jirgin sama na Nnamdi Azikwe na Abuja.

Ministan Sufurin Jiragen Sama Festus Keyamo ne ya bayyana haka a wajen ƙaddamar da tashi da saukar jiragen sama a filin jirgin saman Bola Ahmed Tinubu, inda jirgin sama na Overland Airways ya fara tashi.

Google search engine

Keyamo ya ce filin jirgin yana da tsari da yanayin da ya dace da kowane filin jirgin sama na kasa da kasa a fadin duniya, kuma za a rika amfani da shi a duk lokacin da aka samu cunkoson jirage ko wata matsala a filin jirgin sama na Abuja.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dan majalisar wakilan Nijeriya ya sauys sheka daga PDP zuwa ADC

Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Tambuwal/Kebbe a jihar Sokoto, Abdussamad Dasuki ya sanar da ficewarsa daga jam’iyyar PDP, inda ya koma ADC. A cikin wasiƙar...

Sanata Wamako ya raba wa marayu su 10,000 tallafin N1,000 kowane a jihar Sokoto

Tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma Sanata mai wakiltar Sokoto ta Arewa, Aliyu Magatakarda Wamakko, ya bayar da tallafin miliyan 10, ga mutane dubu 10 da...

Mafi Shahara