DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Sabuwar kungiyar ta’addanci mai suna Mahmuda ta tsananta kai hare-hare a Kwara da Neja

-

Sabuwar kungiyar ta’addanci mai suna Mahmuda ta zafafa kai hare-hare ga wasu al’ummomi a jihohin Kwara da Neja.

Wasu da ake zargin ‘yan sabuwar kungiyar ta’adda ta Mahmuda ne, sun kai hari a kananan hukumomin Ilesha Baruba, Kemaanji, Baruten da Kaiama na jihar Kwara a daren Lahadi.

Google search engine

A ranar Juma’a ne aka ruwaito cewa yan ta’addan sun kashe wasu ‘yan banga a jihar, kamar yadda jaridar Dailytrust ta ruwaito.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara