DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Za a yi binciken kwakwaf a kamfanin NNPCL nan ba da jimawa ba – Gwamnatin Nijeriya

-

Ministan kudin Nijeriya ya bayyana cewa nan ba da jimawa ba za a fara binciken kwakwaf a kamfanin man fetur na kasa NNPCL.

Da yake jawabi a wurin taron masu saka hannun jari na Najeriya da ke gudana a gefen taron asusun bada lamuni na duniya IMF da Bankin Duniya a birnin Washington na Amurka, Edun ya bayyana cewa sauyin shugabancin kamfanin NNPC na daga cikin matakan tsaftace kamfanin da gwamnatin tarayya ta dauka.

Google search engine

Ministan ya bayyana muhimman sauye-sauye da gwamnatin tarayya ta aiwatar don sake farfado da tattalin arzikin kasar da kuma sanya kwarin gwiwa ga masu zuwa hannun jari.

Ukashatu Ibrahim Wakili
Ukashatu Ibrahim Wakilihttp://dclhausa.com
Ukashatu Wakili, Mataimakin Babban Edita kuma Mai Kula da Shirin Koyon Sanin Makamar Aiki ne a DCL Hausa. A matsayinsa na ƙwararren ɗan jarida yana tsara ayyukan rediyo da kafafen sada zumunta, fassarar labarai, da tabbatar da sahihancin bayanai. Yana jagorantar shirin horaswa ga masu koyon aiki tare da kula da ingancin rubuce-rubuce da shirye-shiryen gidan jaridar.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Nijeriya na iya shiga karin yanayin matsalar tsaro sakamakon karuwar yawan jama’a – Bankin Duniya

Shugaban Bankin Duniya, Ajay Banga, ya gargadi Nijeriya da sauran kasashen duniya cewa idan ba a dauki matakan gaggawa da hadin gwiwa ba, karuwar yawan...

APC ba ta da juriyar ra’ayoyin jam’iyyun adawa – Rauf Aregbesola

Sakataren jam’iyyar ADC Ogbeni Rauf Aregbesola, ya zargi jam’iyyar APC mai mulki da rashin jurewa ra’ayoyin 'yan adawa da kuma amfani da ƙarfin gwamnati wajen...

Mafi Shahara