DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ungulai sama da 120 sun mutu bayan sun ci gawar wata giwa a Afirka ta Kudu

-

Fiye da ungulai 120 sun mutu bayan sun ci gawar giwar da ake zargin masu farauta da sun ba guba a Afirka ta Kudu, a cewar jami’an kula da namun daji.

Wasu ungulan 84 kuma an kwashe su da mota da kuma jirgin sama domin kula da su da kuma duba lafiyarsu bayan faruwar wannan lamari a farkon makon nan.

Google search engine

Wannan shi ne mafi girman guba da aka taba samu tun 2019, lokacin da fiye da 500 suka mutu a Botswana bayan cin gawar giwaye da masu farauta suka saka wa guba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Gwamnan jihar Zamfara ya gabatar da kasafin kudi N861bn na 2026 ga majalisar dokokin jihar

Gwamnan Jihar Zamfara, Dauda Lawal, ya gabatar da kasafin kuɗi na Naira biliyan 861 na shekarar 2026 a gaban majalisar dokokin Jihar a Gusau, yana...

Shugaba Tinubu ya aika da sunan Dambazau domin tantancewa a matsayin jaakada

Shugaba Bola Tinubu ya ya aike da tsohon ministan cikin gida, Abdulrahman Dambazau, wanda ya taba zama shugaban sojin ƙasa, a matsayin jakada domin tantancewa...

Mafi Shahara