DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Zafin kishi ya sa miji ya yi ajalin tsohuwar matarsa a Nijar

-

Zafin kishi ya sa wani magidanci ya kashe tsohuwar matarsa kuma ya kashe kansa bayan an daura mata aure da wani mijin na daban a kauyen Barago da ke cikin karamar hukumar Mirriah ta jihar Damagaram a Jamhuriyar Nijar.

Lamarin ya auku ne a ranar Larabar makon nan 7 ga watan Mayu nan da misalin karfe 10 zuwa 11 na safe.

Rahotanni DCL Hausa ta samu daga wadansu mazauna garin sun ce matar tana da ‘ya’ya wajen bakwai da tsohon mijin nata da ya yi ajalin ta a ranar da aka daura mata auren da wani sabon angon nata.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dimokradiyya ta fi kyau da Nijeriya ba mulkin soja ba – Yakubu Gowon

Tsohon shugaban kasa na mulkin soja a Nijeriya Janar Yakubu Gowon mai ritaya, ya bayyana cewa duk da cewar dimokuradiyya tana da kura-kurai, lokaci ya...

Daliban da suka rubuta jarabawar JAMB sun nemi da a soke sakamakon da aka fitar

Wasu daga cikin daliban da suka rubuta jarabawar JAMB da ke ba da damar samun gurbin karatu a manyan makarantun gaba da sakandare ta shekarar...

Mafi Shahara