DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An saki ‘Yan jaridar Sahara FM da aka tsare a Agadez

-

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar na nuna cewa an saki ‘yan jarida uku na gidan rediyon Sahara FM da ke Agadez bayan da aka tsare su a ofishin ‘yan sanda na tsawon lokaci.

Sakin nasu ya zo ne bayan gabatar da su gaban alkali a kotun jihar Agadez a yau Juma’a, inda aka saurari batunsu bisa zargin da ake musu da kuma irin aikinsu na jarida.

Google search engine

Wannan na zuwa ne kasa da makonni biyu da aka gudanar da bikin ranar ‘yancin ‘yan jarida ta shekarar 2025, kan yadda hukumomin tsaro ke mu’amalantar ‘yan jarida a sassan duniya, musamman a yankunan da ke fama da rikice-rikice.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Tankiya tsakanin Nijer da Benin ta sa kasashen rufe ofisoshin jakadancin juna

Kasashen Benin da Niger sun kori jami’an diflomasiyyar juna a wani mataki na ramuwar gayya, bayan shafe kusan shekara biyu ana takun-saka a tsakaninsu, a...

‘Yan bindiga sun yi ajalin mutane fiye da 30 a jihar Neja

Aƙalla mutane 30, ciki har da mata, sun rasu bayan da ‘yan bindiga suka kai hari Kasuwan Daji da ke ƙauyen Demo, Borgu LGA a...

Mafi Shahara