DCL Hausa Radio
Kaitsaye

An saki ‘Yan jaridar Sahara FM da aka tsare a Agadez

-

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar na nuna cewa an saki ‘yan jarida uku na gidan rediyon Sahara FM da ke Agadez bayan da aka tsare su a ofishin ‘yan sanda na tsawon lokaci.

Sakin nasu ya zo ne bayan gabatar da su gaban alkali a kotun jihar Agadez a yau Juma’a, inda aka saurari batunsu bisa zargin da ake musu da kuma irin aikinsu na jarida.

Google search engine

Wannan na zuwa ne kasa da makonni biyu da aka gudanar da bikin ranar ‘yancin ‘yan jarida ta shekarar 2025, kan yadda hukumomin tsaro ke mu’amalantar ‘yan jarida a sassan duniya, musamman a yankunan da ke fama da rikice-rikice.

 

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Mai neman yi wa kansa kofar rago ne kawai zai yi takara da Tinubu a 2027 – Kashim Shettima

Mataimakin shugaban Nijeriya, Kashim Shettima, ya bayyana cewa mai neman yi wa kansa kofar ragone kawai zai tsaya takarar shugaban kasa da shugaba Bola Ahmed...

Jam’iyyar PDP a Jigawa ta soki dakatar da Sule Lamido, daga kwamitin amintattu na jam’iyyar

Jam’iyyar PDP reshen jihar Jigawa ta nuna rashin jin daɗi kan matakin dakatar da Sule Lamido, CON, daga ayyukan kwamitin amintattu na jam’iyyar,tana mai kira...

Mafi Shahara