DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin mulkin sojin Nijar ta karɓi wasikun kulla kawance daga sabbin jakadun ƙasashe 8

-

A ranar Juma’a, 9 ga Mayu, 2025, fadar gwamatin ta Jamhuriyar Nijar ta karɓi sabbin jakadun daga jakadun ƙasashen duniya guda takwas.

Inda shugaban mulkin sojin kasar, Janar Abdurahamane Tiani, ya jagoranci wata muhimmiyar liyafa ta diflomasiyya.

Google search engine

Jakadun da suka miƙa takardunsu ga shugaban Ƙasar sun haɗa da:

Maidame Kathleen Fitzgibbon daga Amurka da Ali Tiztak daga Iran da Sir Alex Owiredu Adu daga Ghana da Sir Sita Ram Meena daga India.

Sauran su ne Dr. Oliver Schnakenberg daga Jamhuriyar Tarayyar Jamus da Dr. Ibrahim Awad Ahmed Mohamed Baroudi daga Sudan da Mr. Abdou Diallo daga Burkina Faso da Monsieur José Julián Cala Sagüe daga Jamhuriyar Cuba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Za mu fara hukunta duk wani dan kasar waje da wa’adin bizarsa ya kare a Nijeriya kuma ya ci gaba da zama – Gwamnatin...

Gwamnatin Nijeriya ta bayyana cewa yanzu tana da cikakken tsarin gano tare da cafke baƙin ƙasashen waje da suka wuce wa’adin zaman da aka ba...

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

Mafi Shahara