DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Ganawar shugabannin biyu na da nufin karfafa alaka da fadada huldar dake tsakanin kasashen biyu

-

Shugabannin biyu sun tattauna a yayin bikin nasarar da Rasha ta samu a yakin duniya na biyu da ya gudana kasar Rasha, inda suka jaddada aniyarsu ta karfafa hadin gwiwa a harkokin siyasa da tattalin arzikin kashashen.

Putin ya yaba wa Masar a matsayin babbar abokiyar huldar kasar Rasha a Afirka kuma ya bayyana dangantakar kasashen biyu a matsayin mai dumbin tarihi.

Google search engine

Shugabannin biyu sun yi bayyana fatan samun nasara a taron majalisar kasashen biyu na Masar da Rasha da aka shirya gudanarwa tsakanin 12-14 ga watan Mayu mai zuwa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Har yanzu bamu kammala bincike ba shiyasa bamu gurfanar da El-rufa’i a gaban kotu ba – EFCC

Hukumar EFCC, mai yaki a cin hanci da rashawa a Nijeriya ta bayyana dalilin da ya sa har yanzu ba ta kai tsohon gwamnan Kaduna,...

Wanene sabon Shugaban Rundunar ‘Yan Sandan Nijeriya, Olatunji Disu?

AIG Olatunji Disu ya kasance gogaggen jami’i wanda aka nada don jagorantar rundunar 'yan sandan kasar a matsayin IGP na 23. A cewar fadar shugaban...

Mafi Shahara