DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Gwamnatin Sokoto za ta bude kofar tuba ga masu tayar da kayar baya dake neman sulhu a jihar

-

Gwamnatin jihar Sokoto ta bayyana aniyar ta na tattaunawa da masu tada kayar baya da ke dauke da makamai wadanda suke shirye domun ajiye makamansu su rungumi sulhu.

A wata sanarwa da mai bai wa gwamnan jihar Ahmed Aliyu shawara kan harkokin tsaro, Kanar Ahmed Usman rtd ya fitar, ya ce jihar ta jaddada mahimmancin tattaunawa kan domin kawo karshen rashin tsaro.

Google search engine

Sanarwar ta ce Gwamnati ta lura cewa ta hanyar tattaunawa tare da tabbatar da cewa jihar a shirye ta ke don tattaunawa da masu tada kayar baya da ke da sha’awar mika wuya da sake komawa cikin al’umma cikin lumana.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Cristiano Ronaldo ya tsawaita kwantiraginsa da kungiyarsa ta Al Nassr har zuwa shekarar 2027

Cristiano Ronaldo ya tsawaita kwantiraginsa da kungiyar Al Nassr ta kasar Saudiyya a hukumance, inda zai ci gaba da zama a birnin Riyardh na kasar...

Mataimakin shugaban Nijeriya Kasshim Shettima ya tafi kasar Ethiopia

A safiyar ranar Alhamis Kasshim Shettima ya tashi daga Abuja zuwa birnin Adis Ababa domin ziyarar aiki bisa gayyatar da Firaministan kasar Dr Abiy Ahmed...

Mafi Shahara