DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kwankwaso ba zai yi takarar shugabancin Nijeriya a jam’iyyarmu a zaben 2027 ba – NNPP

-

Jam’iyyar NNPP a Nijeriya ta bayyana cewa dan takararta na shugaban kasa a zaben 2023, Rabiu Musa Kwankwaso, ba ya da damar amfani da ita don yin takarar shugaban kasa a shekarar 2027.

Tsagin jam’iyyar na bangaren Dr Agbo Major, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar.

Google search engine

Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya NAN ya rawaito cewa Dr Major na mayar da martani ne kan ikirarin da Buba Galadima ya yi cewa Kwankwaso zai ci gaba da kasancewa cikin jam’iyyar NNPP tare da yin takarar shugaban kasa karkashinta a zabuka na gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Kamfanin NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar man birnin Port Harcourt

Kamfanin man fetur na Nijeriya NNPCL ya musanta labarin cefanar da matatar mai ta Fatakwal ga yan kasuwa A Yayin wani taro da kamfanin ya gabatar...

Tattalin arzikin Najeriya zai bunkasa daga 2025 zuwa 2026 – IMF

Asusun Lamuni na Duniya (IMF) ya sabunta hasashensa kan ci gaban tattalin arzikin Najeriya, inda ya ce zai kai kashi 3.4 cikin 100 a shekarar...

Mafi Shahara