DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kwankwaso ba zai yi takarar shugabancin Nijeriya a jam’iyyarmu a zaben 2027 ba – NNPP

-

Jam’iyyar NNPP a Nijeriya ta bayyana cewa dan takararta na shugaban kasa a zaben 2023, Rabiu Musa Kwankwaso, ba ya da damar amfani da ita don yin takarar shugaban kasa a shekarar 2027.

Tsagin jam’iyyar na bangaren Dr Agbo Major, ne ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa da ya fitar a ranar Asabar.

Google search engine

Kamfanin Dillancin Labarai na Najeriya NAN ya rawaito cewa Dr Major na mayar da martani ne kan ikirarin da Buba Galadima ya yi cewa Kwankwaso zai ci gaba da kasancewa cikin jam’iyyar NNPP tare da yin takarar shugaban kasa karkashinta a zabuka na gaba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Obasanjo ya nuna jarumtaka da sadaukarwa wajen yi wa Nijeriya hidima – Shugaba Tinubu

Shugaban Nijeriya Bola Ahmed Tinubu, ya taya tsohon shugaban ƙasar Olusegun Obasanjo murnar cika shekaru 89 da haihuwa. A cikin wata sanarwa da mai magana da...

China ta umurci matatun man fetur din ta su dakatar da jigilar sa saboda rikicin Gabas ta tsakiya

Gwamnatin China ta umurci manyan matatun man fetur na ƙasar da su dakatar da fitar da dizal da fetur zuwa ƙasashen waje na ɗan lokaci,...

Mafi Shahara