DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Kasar Belgium ta ba da damar hutun haihuwa da fansho ga karuwai

-

Kasar Belgium ta amince da wata doka da zata baiwa karuwai ‘yanci da kuma kariya kamar sauran ma’aikatan kasar.
Dokar wadda aka sanyawa hannu jiya Lahadi, za ta tabbatar da cewa an baiwa karuwai hutun haihuwa da fansho da kuma kare su daga cin zarafi.
Wannan na zuwa ne bayan gagarumar zanga-zangar da ta faru a shekara ta 2022 lokacin annobar korona, inda masu aikin karuwanci su ka bukaci gwamnati ta kare sana’arsu tare da basu tallafi.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Hukumomin mulkin sojan Nijar sun kama wasu ‘yan jarida uku na Radio Sahara da ke jihar Agadez

Rahotanni daga gidan Radio Sahara Fm da ke jihar Agadez sun tabbatar da kama wasu 'yan jaridar gidan radiyon guda uku da suka hada da...

Majalisar wakilan Nijeriya ta ba gwamnonin Benue da Zamfara da shugabannin majalisunsu su wa’adin mako daya su gaggauta bayyana a gaban kwamitinta

Majalisar wakilan Nijeriya ta ba gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, da na jihar Zamfara, Dauda Lawal, tare da shugabannin majalisun dokokin jihunsu wa’adin mako guda...

Mafi Shahara