Monday, April 6, 2026
HomeSiyasaHukumar EFCC ta kama tsohon Gwamnan Anambara Chris Ngige

Hukumar EFCC ta kama tsohon Gwamnan Anambara Chris Ngige

Rahotanni daga gidan Talabijin na TVC a Nijeriya su ruwaito cewa jami’an tsaro dauke da makamai ne suka tsohon gwamnan Jihar Anambra, Sanata Chris Ngige a gidansa da ke Abuja.

Kodayake ba’a a bayyana dalilin kama shi ba, kuma hukumar da ta EFCC da ke yaki da rashawa a Nijeriya haryanzu ba ta yi karin haske ba game da kamun nasa.

Sai dai majiyoyi sun ce lamarin ya biyo bayan harin da aka kai wa motarsa a Anambra kwanaki kadan da suka wuce.

Yayin da masu ruwa da tsaki ke cewa suna kan binciken musabbabin kamun na sa,.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata