DCL Hausa Radio
Kaitsaye

Shugaba Tinubu zai je kasar Faransa

-

Shugaba Bola Tinubu zai bar Abuja a gobe Laraba domin karba gayyatar shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron.
Wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban Bayo Onanuga, ya ce ziyarar shugaban ta kwanaki uku zata mayarda hankali wajen karfafa alakar shugabanci, tattalin arziki da al’adu da kuma hadaka tsakanin kasashen musamman a dannin noma, tsaro, ilimi, lafiya, samar da ayyukan yi ga matasa da dai sauransu.
Shugaba Tinubu zai samu rakiyar uwar gidansa da kuma wasu jami’an gwamnati.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Sabbin Labarai

Dangote ya janye korafin zarge-zargen cin hanci da ya shigar a hukumar ICPC kan Farouk Ahmed

Dangote ya janye korafin zarge-zargen cin hanci da ya shigar a hukumar ICPC kan Farouk Ahmed, tsohon shugaban hukumar NMMPRA Jaridar Daily Trust ta ce attajirin...

Nijeriya na bin kasashen Nijar, Togo da Benin tulin bashin kudin lantarkin da ya kai N25bn – NERC

Hukumar kula da lantarki ta Nijeriya NERC ta ce, kasar na bin kasashen Togo, Nijar da Benin bashin dala $17.8m — kimanin N25bn na lantarkin...

Mafi Shahara