Monday, April 6, 2026
HomeLabaraiDa na kammala wa'adina zan daina shiga harkar siyasa - Gwamnan Abia

Da na kammala wa’adina zan daina shiga harkar siyasa – Gwamnan Abia

Gwamnan jihar Abia, Dr. Alex Otti, ya jaddada cewa zai yi ritaya daga siyasa bayan kammala wa’adinsa a matsayin gwamna, yana mai cewa baya da burin neman shugabancin Nijeriya, mataimakin shugaba ko Sanata a nan gaba.

Dr. Otti ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a a fadar gwamnatin jihar, yayin da yake mayar da martani a wani bidiyo da ya karade kafafen sada zumunta, bayan ziyararsa ga Nnamdi Kanu a gidan gyaran hali na Sokoto.

Ya ce ya fada a baya kuma yanzu nana maimaitawa bayan ya gama wa’adinsa na gwamna, zan yi ritaya, ba zai kara neman wata takara ba.

RELATED ARTICLES

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Most Popular

Recent Comments

Mustapha madu bande on Tarihin marigayi Aminu Dantata